The latest news and topic in this categories.
Kungiyar 'yan jarida ta kasa da kasa ta bukaci kawo karshen zarge-zargen da gwamnatin sahyoniya ta ke yi wa 'yan jarida Gaza na danganta su da ‘yan ta’adda. kungiyar ta
Ma'aikatar lafiya ta Gaza ta ce adadin mutanen da sukayi shahada sanadin, kisan kiyashin da Isra'ila a Gaza ya zarce 40,000. A rahotonta na baya-bayan nan kan wadanda suka mutu
Jagoran kungiyar gwagwarmayar Ansarullah ta Yemen, Abdul-Malik al-Houthi ya ce tura jiragen ruwan yakin Amurka ba zai iya hana sojojin Yemen kaddamar da farmakin mayar da martani ga Isra'ila ba
Kungiyar 'yan jarida ta kasa da kasa ta bukaci kawo karshen zarge-zargen da gwamnatin sahyoniya
Ma'aikatar lafiya ta Gaza ta ce adadin mutanen da sukayi shahada sanadin, kisan kiyashin da
Jagoran kungiyar gwagwarmayar Ansarullah ta Yemen, Abdul-Malik al-Houthi ya ce tura jiragen ruwan yakin Amurka
An fara tattaunawar birnin Geneva na kasar Switzerland kan Sudan ba tare da halartar gwamnatin
Wata kotu a Birtaniya ta yanke wa wata mata hukuncin dauri a gidan yari da
Mataimakin ministan harkokin waje mai kula da bangaren siyasa, ya bayyana cewa; Ko kadan ba a bijiro da batun dakatar da tace sanadarin uranium a Iran ba, ko kuma batun
Ministan kiwon lafiya na Jamhuriyar Musulunci ta Iran Muhammad Ridha Zafarqandi ya tattauna hanyoyin bunkasa aiki tare a fagen kiwon lafiya da mataimakin ministan kiwon lafiya na tarayyar kasar Rasha.
Jiragen yakin HKI sun kai hari a yankin Hangara dake unguwar "Dhahiya" a cikin birnin Beirut. Yankin da jiragen yakin na 'yan sahayoniya su ka kai wa harin, yana cike
Ma'aikatar kiwon lafiya ta kasar Uganda ta sanar da cewa, an kawo karshen Ebola da ta bulla a kasar bayan da aka dauki kwanaki 42 ba tare da an sami
115-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma
114-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissiso da suka zo cikin alkur'ani mai girma