The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila ta umurci Falasdinawa 100,000 'yan gudun hijira da su fice daga garin Hamad nan take Majiyar gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila ta bayyana cewa: Sojojin
An kashe wani bayahuden sahayoniyya tare da raunata wani na daban a wani hari da a kai a kwarin Jordan da ke yammacin gabar kogin Jordan Rahotonni sun bayyana cewa:
Mayakan dakarun kai daukin gaggawa sun kashe fararen hula 28 a wani hari da suka kai birnin El- Fasher fadar mulkin jihar Darfur ta Arewa Gwamnan jihar Darfur ta Arewa
Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta kai hari kan wani sansanin sojin Isra'ila a yankunan arewacin
Sojojin Isra'ila sun umarci mazauna Khan Younis su yi hijira daga unguwar Al Jalaa wanda
Babban kusa a kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ya bayyana cewa, Isra’ila ba ta da
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na