The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Rasha Mariya Zakharova ta bayyana cewa Atisayen hadin Giwa tsakanin Amurka da Armenia wanda suka sanya masa suna (Eagle Patner 2024) ba abinda zai haifar
Wata matsala da ta taso a kamfanin Microsoft wanda yake kula da manhajar ‘windows’ ya haddasa matsaloli da dama a duniya a jiya jumma’a. Matsalolin da suka sa miliyoyin kumfutici
Hukumomi a kasar Bangladesh sun kafa dokar hana fita a babban birnin kasar Daka, saboda kawo karshen zanga zangar da aka dauki kwanaki ana gudanarwa a kasar. Kamfanin dillancin labaran
Ministan makamashin na Iran Jawad Owle ya fada wa manema labaru cewa; Yawan man fetur
Kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas ta bayyana jin dadinta akan hukuncin da kotun duniya ta
Sojojin Yemen su ka sanar da harba wani jirgin sama maras matuki zuwa birnin Tel
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na