The latest news and topic in this categories.
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta jaddada cewa: Ayyukan laifukan yahudawan sahayoniyya ba zasu lullube gazawar tsare-tsarensu ba Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan'ani ya bayyana cewa; Ya
Ana ci gaba da samun shahadar Falasdinawa sakamakon hare-haren wuce gona da irin yahudawan sahayoniyya kan Zirin Gaza Yayin da hare-haren wuce gona da iri kan Gaza ya cika kwanaki
A cikin kasa da sa'o'i 12 da suka gabata, mayakan kungiyar Hizbullah sun kai hare-hare sau 12 kan sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta jaddada cewa: Ayyukan laifukan yahudawan sahayoniyya ba zasu lullube
Ana ci gaba da samun shahadar Falasdinawa sakamakon hare-haren wuce gona da irin yahudawan sahayoniyya
A cikin kasa da sa'o'i 12 da suka gabata, mayakan kungiyar Hizbullah sun kai hare-hare
Tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya gargadi kungiyar Hamas da cewa zata dandana kudarta idan
Ana ci gaba da gwabza kazamin fada tsakanin sojojin Sudan da Dakarun Kai Daukin Gaggawa
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran