The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Ansarulla ta kasar Yemen ta bude babban helkotan kungiyar a birnin Bagdaza babban birnin kasar Iraki. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran a Bagadaza, ya nakalto wata majiya
Sojojin HKI sun kai sumame a sansanin yan gudun hijira na Balata dake kusa da birnin Nablos a yankin yamma da kogin Jordan a safiyar yau Alhamis. Kamfanin dillancin labaran
A wani bayanin bayan taron wanda ta fitar bayan taron shuwagabanninta a birnin Washington na kasar Amurka, kungiyar tsaro ta NATO ta ce ta zabi ci gaba da yakar Rasha
Zababben shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya yi kira ga kasashen Larabawa na yankin da
Rahotanni na cewa Amurka na matsa wa Birtaniya lamba don kare firaministan isra’ila Benjamin Netanyahu
Cibiyar Watsa Labaru ta Isra’ila don kare Hakkokin Dan Adam a cikin yankunan da aka
Babban sakataren kungiyar gwagwarmayar Lebanon ta Hezbollah, Hassan Nasrallah, ya yi alkawarin daukar fansa mai
Ministan mai na Iran ya bayyana cewa yawan man da kasar ke hakowa a kowace
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na