The latest news and topic in this categories.
Bankin Duniya ya amince ya bai wa Jamhuriyar Nijar tallafin CFA biliyan 214 domin bunkasa fannin noma da kiwo a kasar. Tallafin ya kai Dalar Amurka miliyan 350 na zuwa
Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kashe mayakan Falastinawa 'yan gwagwarmaya 4 ta hanyar jefa bama-bamai a sansanin Nour Shams da ke gabashin Tulkarm a gabar yammacin kogin Jordan, yayain
Jami'ai 12 da suka yi murabus daga gwamnatin shugaban Amurka Joe Biden saboda yakin Gaza sun fitar da wata sanarwa ta hadin gwiwa da ke nuni da gazawar manufofin Biden
Mukaddashin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Manufar kare haƙƙin ɗan adam a wurin
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Masu goyon bayan yahudawan sahayoniyya suna
Yawan Falasdinawa da suka yi shahada a Gaza sakamakon hare-haren wuce gona da irin gwamnatin
Shugabannin sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suna fargabar bullar yaki na har abada don haka
Kimanin mutane 1,000 ne suka mutu sakamakon yunwa da cututtuka a yankin Darfur da ke
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na