The latest news and topic in this categories.
Adadin Falasdinawa da suka yi shahada a Gaza tun bayan fara kai hare-haren wuce gona da iri ya karu zuwa 36,731 da kuma jikkata 83,530 Majiyoyin kiwon lafiya na Falasdinu
Mayakan dakarun kai daukin gaggawa na Sudan sun kashe mutane da dama a yankin Karari da ke birnin Omdurman na kasar Rahotonni sun bayanna cewa: Jirgin saman yakin dakarun kai
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu na shirin yin wani jawabi a majalisar dokokin Amurka a watan Yuli, matakin da ke janyo kiraye-kirayen gudanar da zanga-zanga a fadin Amurka. Shugabannin majalisar sun
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu na shirin yin wani jawabi a majalisar dokokin Amurka a watan
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yayi Allah wadai da mummunan yakin Isra'ila
Wakilan kasashe da dama da suka hada da tawagar Iran sun fice daga zaman da
Ministan harkokin wajen Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce kamata ya yi
Spain ta shiga cikin karar da kasar Afirka ta Kudu ta shigar gaban kotun kasa
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan