The latest news and topic in this categories.
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya ce: Taron jama'a wajen jana'izar shahidai masu hidima ga al'umma yana nuna irin farin jinin gwamnatin Jamhuriyar Musulunci Limamin da
Manjo Janar Salami ya bayyana cewa: Babban taro wajen jana'izar shugaban shahidai Ibrahim Ra'isi ya dakile shirin makiya Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Ba za a taba samun katsewa cikin kyakkyawar rawar da Iran ke takawa a gudanar da mu'amalarta ta yanki da ta kasa
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya ce: Taron jama'a wajen jana'izar
Manjo Janar Salami ya bayyana cewa: Babban taro wajen jana'izar shugaban shahidai Ibrahim Ra'isi ya
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Ba za a taba samun katsewa cikin
Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wasu hare-haren wuce gona da iri
Kasar Tanzaniya ta mika sakon ta'aziyyarta ga gwamnati da al'ummar Iran kan shahadar shugaba Sayyid
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da