The latest news and topic in this categories.
A Iran, miliyoyin mutane ne suka halarci jana'izar shugaban kasar Iran Ebrahim Raeisi da mukarabansa da suka yi shahada a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a arewa maso
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta kore hannunta a hatsarin jirgin saman shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi Rahotonni sun bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila ta yi gaggawar kore hannunta
Mai shigar da kara a kotun da ke hukunta manyan laifuka a duniuya da ke birnin Hague ta ICC ya nema fitar da sammacin kama fira ministan gwamnatin haramtacciyar kasar
Mai shigar da kara a kotun da ke hukunta manyan laifuka a duniuya da ke
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra’ila suna ci gaba da aikata laifin kisan kiyashi a Zirin
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya yi shiru na minti daya domin girmamawa da
Jagoran juyin juya halin Musulunci a Iran Sayyed Ali Khamenei ya fitar da wata sanarwa
Shugabannin sassa uku na gwamnatin Iran sun amince da ranar da za a gudanar da
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta