The latest news and topic in this categories.
Ministan agaji da al-amuran addini a Gaza ya bada sanarwan cewa sojojin HKI sun lalata ko rusa masallatai 604 a gaza, wannan banda wasu kimani 200 da suka lalata tun
A dai dai lokacinda jiragen yakin HKI suke ruwan boma bomai da sama a garin Rafah na kudancin Gaza, sojojin yahudawam a kasa suna yaki mai tsanani da dakarun Falasdinawa
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka ga duk wani yunkuri na girke sojojin kasashen ketare a cikin Falastinu. Kungiyar ta ce a cikin wani takaitaccen bayani da
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka ga duk wani yunkuri na girke
Wani matashi ya yi shahada tare da jikkatan wasu na daban sakamakon harin da wani
Kakakin rundunar Izzuddeen –Al-Qassam ya ce: A shirye suke su ci gaba da dogon yaki
Kwamitin tsaro na yankin Kurdistan na kasar Iraki ya sanar da kama wani babban dan
‘Yan gwagwarmayar kasar Yemen sun harbo wani jirgin yakin Amurka yayin da yake kai hare-haren
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game