The latest news and topic in this categories.
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton barazanar da Masar ta yi wa Isra'ila na soke yarjejeniyar Camp David idan ba ta dakatar da ayyukanta a birnin Rafah ba,
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin birnin Quds bayan da 'yan Isra'ila mazauna yankin suka cinna wuta a kewayen ginin a
Jami'an Isra'ila na ci gaba da raddi wa shugaban kasar Amurka Joe Biden wanda ya yi gargadin cewa Amurka ba za ta samar da makaman da Isra’ila za ta kai
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton barazanar da Masar ta yi wa Isra'ila
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Falasdinu UNRWA ta rufe hedikwatarta da ke gabashin
Jami'an Isra'ila na ci gaba da raddi wa shugaban kasar Amurka Joe Biden wanda ya
Hukumar zaben kasar Chadi ta ayyana cewa shugaban kasar na rikon kwarya Janar Mahamat Idriss
A Iran, yau ake kada kuri’a a zaben neman cike gurbi na ‘yan majlaisar dokokin
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran