Gaza: Nakhala, Ya Gana Da Wilayati Dangane Da Yakin Tufanul Aksa A Tehran

Shugaban kungiyar ‘Jahadul Islami’ daya daga cikin manya manyan kungiyoyi masu gwagwarmaya da yahudawa Sahyoniyya a Gaza, ya gana da babban mai bawa jagoran juyin juya halin musulunci a Iran shawara kan harkokin kasa da kasa Ali Wilayati Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya kara da cewa Ali Wilayati ya gana da Nakhalah […]

HKI Na Cigaba Da Kai Wa  Kudancin Lebanon Hare-hare

Sojojin HKI suna cigaba da kai wa kauyuka da garuruwan dake kudancin Lebanon hare-hare ta hanyar amfani da nau’oin makamai. Daga cikin garuruwan da sojojin HKI su ka kai wa hari a jiya Laraba da a kwai “Ramiyah”, Aynat da  Balida. A gefe daya kungiyar ta Hizbullah ta kai wa sansanoni da cibiyoyin ‘yan mamaya […]

Gaza: Adadin Falasdinawan Da Su Ka Yi Shahada Ya Haura 32,000

Ma’aikatar kiwon lafiya a Gaza ta ce Adadin wadanda su ka yi shahadi sun kai 32, da 975, wadanda suka jikkata kuma sun kai 75,000 da 577. Kaso 70 % na wadanda su ka yi shahadar da kuma jikkata mata ne da kananan yara. Har ila yau wannan sanarwar ta ce; A halin yanzu da […]

HKI Tana Cigaba Da Hana  Shigar Da Kayan Agaji Zuwa Zirin Gaza

Kamfanin dillancin labarun “Irna” na Iran  ya nakalto  hukumar agaji ta “UNRWA” tana cewa, HKI tana cigaba da hana a shigar da kayan agaji zuwa zirin Gaza  Sanarwar ta kuma ce, HKI ta hanawa ma’aikatan hukumar ta “UNRWA” kai wa mazauna Arewacin Gaza, kayan agaji.  Phillip Lazariani wana shi ne babban jami’in hukumar Agajin ta […]