The latest news and topic in this categories.
A yayin da ya gana da mawaka da kuma sauran ma’abota adabin Farisanci a darejn jiya Talata, jagoran juyin musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamnei ya bayyana gamsuwarsa akan yadda adabin
Hukumar dake kere-kere masu alaka da sararin samaniya ta Iran ta sanar da cewa a halin yanzu tana kan ganiyar kere taurarin dan’adamguda 20 da za ake son harbawa a
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyid Abdulmalik Husi wanda ya gabatar da jawabi a ranar kasar Yemen ta gwgawarmaya, ya yi suka akan yadda shugabannin kasashen larabawa su ke
A yayin da ya gana da mawaka da kuma sauran ma’abota adabin Farisanci a darejn
Hukumar dake kere-kere masu alaka da sararin samaniya ta Iran ta sanar da cewa a
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyid Abdulmalik Husi wanda ya gabatar da jawabi a
Wani shafi na hanyoyin sadarwa na al’umma wanda kafar watsa labaru ta; “Parstoday’ ta dauka
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya yabawa kasar Turkiya kan dakatar da huldar kasuwanci da HKI saboda kissan kiyashin da take yi a gaza. Ya kuma kara
Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta gargadi HKI kan duk wani harin da zata kaiwa Falasdinawa a garin rafah na zirin Gaza. Ta kuma kara da cewa idan ta kuskura
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga ma’aikatan kotun duniya ta ICJ wadanda suke aikinsu a gaza ba. Tashar Talabijin ta Aljazeera
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar ta bada umurni ko ta hana dangantakar kasuwanci tsakanin Iran da Pakistan ba. Kamfanin dillancin
JMI tana daga cikin kasashe kadan a duniya wadanda suke da fasahar jinyar cutar rashin daukar ciki a wajen mata. Kamfanin dillancin labaran IRIB-News ya nakalto shugaban kungiyar likitocin masu
Shugaban kungiyar Hamas, Osama Hamdan, ya gudanar da wani taron manema labarai, inda ya tabbatar da cewa, farmakin da sojojin Isra’ila suka kai a Rafah, bas u fita lafiya ba