The latest news and topic in this categories.
Fafaroma Francis ya yi Allah wadai da kisan kare dangi na "Isra'ila" a zirin Gaza, yana mai bayyana matsalar jin kai a yankin a matsayin "mai matukar muni kuma abin
A cikin wani sako, Paparoma Francis, shugaban mabiya darikar Katolika na duniya, ya yi kira ga dukkan addinai a Syria da su nuna mutunta juna. A rahoton jaridar al-Quds al-Arabi,
Shugaban darikar kiristoci ta catholica na duniya Paparoma Francis, ya bayyana cewa zaben shugaban kasar Amurka tsakanin yan takara biyu, wato Trump da Haris, zaben mai muni da mafi muni
Fafaroma Francis ya yi Allah wadai da kisan kare dangi na "Isra'ila" a zirin Gaza,
A cikin wani sako, Paparoma Francis, shugaban mabiya darikar Katolika na duniya, ya yi kira
Shugaban darikar kiristoci ta catholica na duniya Paparoma Francis, ya bayyana cewa zaben shugaban kasar
Sُhugaban cocin Katolika Paparoma a Vatican ya bukaci a kawo karshen da gaggawa a Gaza
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran