Aragchi: Iran Baza Ta Shiga Tattaunawa Da Amurka Ba, Sai…

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa JMI ba zata sake zama da Amurka a teburin tattaunawa ba, matukar da ci gaba da keta yarjeniyar fahintar juna da aka cimma da ita wato (MoU) na Islamabad. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Aragchi yana fadar haka a wato taro […]
Najeriya: Tinubu Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashin Sojoji

Sabon tsarin albashi na sojojin Najeriya ya karu daga mafi karancin Albashi na naira 187,200 zuwa miliyin 3.25. Jaridar Daily trust ta najeriya ta bayyana cewa sabon tsarin albashin zai fara aiki daga ranar 1 ga watan satumban shekara ta 2026, wanda ya samar da karin albashi na sojojin kasar daga kasha 30 zuwa 80% […]
Farashin Danyen Mai Ya Tashi Saboda Mashigar Ruwa Ta Hurmuz

Farashin man fetur a yau litinin ya ci gaba da tashi a kasuwanciin man na duniya a dai dai lokacinda har yanzun ba’a san makomar mashigar ruwa ta Hurmuz ba. Kamfanin dillancin labaran Reuters ya bayyana cewa a kasuwannin danyen man fetur a yankin Asia sun tashi da centi 91 na man Brent wanda shi […]
Mutanen Da Aka Ceto Daga Hannun Masu Garkuwa Sun Bayyana Wahalhalun Da Su Ka Sha

Wata daga cikin mutanen da aka ceto Amira Saliu ta bayar da labarin cewa:
“Sun ajiye mu ne a gabar ruwa. A duk lokacin da jirgin sama yake shawagi a samanmu, za su fada mana cewa mu kashe duk wata wuta da mu ka kunna saboda kar a hango mu.”
Raguwar Makaman Amurka Ne Ya Hanata Ci Gaba Da Yaki Da Iran

Masalin tarihin da siyasa ya kuma kara da cewa; Amurka ta shiga damuwa matuka akan wannan raguwar da makana nata su ka yi, saboda tsoron brkewar wani rkici a wani yanki ba yammacin Asiya ba.
Falasdinawa Da Dama Sun Jikkata Sanadiyyar Harin Sojojin Mamaya

Kungiyar Hamas dai ta yi kira ga masu shiga Tsakani da su yi wa ‘yan mamaya matsin lamba domin su yi aiki da abubuwan da aka cimma matsaya akansu.
Jagoran Juyi Ya Yi Sabbin Nade-nade Na tsaro Da Siyasa

Jagoran juyin musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamnei ya nada Muhammad Baqir Zul-Qadar a matsayin mai ba shi shawara a harkokin siyasa.