Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Takwaransa Na Pakistan

Ministan Harkokin Wajen Iran ya gana da takwaransa na Pakistan a kasar Kyargyzistan Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya gana da takwaransa na Pakistan Mohammad Ishaq Dar, a gefen taron ministocin harkokin waje na kungiyar hadin gwiwa ta Shanghai (SCO) a Kyargyzistan, inda suka yi tattaunawa ta bangarorin biyu. Kamfanin dillancin labaran “IRNA” ya […]

Sojojin Iran Sun Kai Hare-Haren Daukan Fansa Kan Sansanonin Amurka

Sojojin Iran sun kai hare-hare kan sansanonin Amurka da suke kasashen Jordan da Bahrain da jiragen sama marasa matuka ciki A wani ɓangare na ayyukan da rundunar sojin Iran ke gudanarwa na jiragen sama marasa matuka ciki, rundunar sojin Iran ta kai hare-hare kan muhimman wuraren sojin Amurka a kasashen Jordan da Bahrain da jiragen […]

Qalibaf: Isra’ila Ita Ce Babbar Makiya Kasashen Musulmai

Kakakin Majalisar Dokokin Iran ya bayyana cewa: Gwamnatin Yahudawan Sahayoniyya ita ce babbar maƙiya ga dukkan ƙasashen Musulunci A lokacin ganawarsa da Fira Ministan Iraki a Tehran, Kakakin Majalisar Dokokin Iran Mohammad Baqir Qalibaf ya jaddada cewa: Babu shakka Yahudawan Sahayoniyya sune manyan makiya ga dukkan kasashen Musulunci. Ya jaddada cewa, hadin gwiwa tsakanin Iran […]

Baqa’i: Dole A Hukunta Kasashen Makwabtan Iran Da Suka Taimakawa Amurka A Yaki

Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Dole ne a hukunta kasashen da suke makwabtaka da Iran da suka yi tarayya da Amurka a kaddamar da hari kan Iran Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Isma’il Baqa’i ya jaddada bukatar a dora alhakin ikirarin Amurka na hannun kasashen da suke makwabtaka da Iran a hare-haren […]

Sojojin Isra’ila Sun Kai Munanan Hare-Hare Kan Zirin Gaza

Luguden wuta kan yankunan Falasdinawa da tashin gobara a yankunan daban-daban na Gaza Rahotonni sun ruwaito cewa: Jiragen saman yakin sojin mamayar Isra’ila sun kai hare-hare a yammacin Alhamis, inda suka lalata gidaje a sansanin ‘yan gudun hijira na Bureij da ke tsakiyar yankin Gaza, sansanin ‘yan gudun hijira na Jabaliya a arewa, da unguwannin […]

Iran: Mutane  4 Sun Yi Shahada Sanadiyyar Harin Ta’addancin Amurka A Ahwaz

Mutane 4 sun yi shahada yayin da wasu 5 su ka jikkata sanadiyyar harin ta’addanci da wuce gona da iri da Amurka ka kai da makamai masu linzami a gefen garin Ahwaz dake kudu maso yammacin Iran. Mataimakin gwamnan gundumar Khuzistan akan harkokin tsaro Waliyullahi Hayati ne ya bayar da labarin abinda ya faru sanadiyyar […]