The latest news and topic in this categories.
Iran ta yi allah wadai da kakkausan murya da harin da Isra’ila t akai kan sansanin Al-Mawasi dake kudancin Gaza. Da yake sanar da hakan kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar
Rundunar sojin Isra'ila ta ce akwai yiyuwar sojojinta ne suka harbe matashiya nan yar asalin kasar Turkiyya a wata zanga-zanga a gabar yamma da kogin Jordan da ta mamaye a
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Fankaman karfi shi ne tushen yakin kwakwalwa na makiya a kan al'ummu A yayin ganawarsa da masu shirya taron girmama shahidan lardin
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya jaddada cewa: Fankaman karfi shi ne tushen yakin kwakwalwa
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Yunkurin 'yan sahayoniyya na danganta duk
Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Mutane miliyan 2.2 ne suke bukatar agajin abinci
Adadin wadanda suka yi shahada sakamakon hare-haren gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila kan Gaza ya kai
Dukkan 'yan takarar shugaban kasa sun ki amincewa da sakamakon zaben kasar Aljeriya A wani
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu