The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin kasar Burkina Faso ta fara bada passport ga mutanen kasar ba tare da tambari ko sunan kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ba. Kamfanin dillancin labaran reuters
Ministan harkokin wajen kasar Jamus Annalena Baerbock ta bayyana damuwar kasar Jamus da yadda sojojin HKI suke kutsawa cikin yankunan yamma da kogin Jordan suna kissan Falasdiwa suna kuma rusa
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Ba za ta taba lamuntar keta hakkin kowace kasa daga cikin makwabtanta ba Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araqchi ya jaddada cewa: Duk
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Ba za ta taba lamuntar keta hakkin kowace
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Makaman nukiliyar haramtacciyar kasar Isra'ila, babbar barazana ce
Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya bayyana cewa: Abin da ke faruwa a Falasdinu
An bada hammata iska tsakanin 'yan sandan haramtacciyar kasar Isra'ila da masu zanga-zanga a birnin
Majalisar Dinkin Duniya ta ce: Rabin miliyan na 'yan Sudan ne suka shiga halin kaka-nika
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu