The latest news and topic in this categories.
Gwamnatocin kasashen Bahrain sun bayyana anniyarsu ta kyautata danganta a tsakaninsu. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa ministocin harkokin wajen kasashen biyu a wata tattaunawa ta
Shugaban tawagar masu tattaunawar tsagaita wuta na kungiyar Hamas a Gaza ya bayyana cewa duk wata yarjeniya tare da samuwar sojojin HKI a Gaza ba karbebbe Bane. Kamfanin dillancin labaran
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan’ani ya bayyana cewa, mutanen kasashen Asia ta yamma da kuma sauran kasashen duniya ba za su taba mancewa da rawan da turawan
Gwamnatocin kasashen Bahrain sun bayyana anniyarsu ta kyautata danganta a tsakaninsu. Kamfanin dillancin labaran IP
Shugaban tawagar masu tattaunawar tsagaita wuta na kungiyar Hamas a Gaza ya bayyana cewa duk
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan’ani ya bayyana cewa, mutanen kasashen Asia ta
Gwamnatin kasar Burkina Faso ta fara bada passport ga mutanen kasar ba tare da tambari
Ministan harkokin wajen kasar Jamus Annalena Baerbock ta bayyana damuwar kasar Jamus da yadda sojojin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da