The latest news and topic in this categories.
Shugabann hukumar sararin samaniya na kasar Iran Hasan Salariyeh ya bada sanarwan cewa hukumarsa tana da taurarin dan’adam har guda 14 wadanda suke jiran a cillasu zuwa sararin samaniya nan
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya ja kunnen kasashen yamma dangane da goyon bayan da ba iyaka da suke bawa HKI. Jaridar Tehran Times ta kasar Iran ta
Dalibai yan Najeriya 1,425 ne gwamnatin kasar Burtaniya ta hanasu shiga kasar daga shekara ta 2021 zuwa shekara ta 2023 bayan sun isa kasar don Karin karatu saboda matsalolin da
Gwamnatin Birtaniya ta sanar da cewa kasar ta dakatar da sayar wa Isra’ila wasu makamai.
Babban daraktan hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya IAEA ya bayyana fatansa na ganin
Shugaban hukumar Majalisar Dinkin Duniya mai kula da ‘yan gudun hijirar Falasdinu ya ce kashi
Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ta aika da mutum 10 wadanda ake zargi da hannu
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na