The latest news and topic in this categories.
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas da Islamic Jihad da ke Gaza sun dauki alhakin harin bam da aka kai a birnin Tel Aviv. A cikin wata sanarwa da ta fitar
A ranar jin kai ta duniya, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin karuwar tashe-tashen hankula da kuma hare-haren da ake kai wa ma'aikatan jin kai a zirin Gaza, yayin da
Parstoday – Tsohon Fira Ministan Isra’ila Ehud Barak ya kai hari ga gwamnatin Netanyahu mai tsatsauran ra’ayi kan rashin cimma matsaya da Hamas, ya kuma yi gargadin cewa Netanyahu na
Parstoday – Tsohon Fira Ministan Isra’ila Ehud Barak ya kai hari ga gwamnatin Netanyahu mai
Shugaban jami’ar Loristan a nan tsakiyar kasar Iran ya bayyana cewa taron 40 na Imam
Jirgin saman daukar hotunan leken asiri na kungiyar Hizbullah wanda ake sarrafashi daga nesa, ya
Ma’aikatar harkokin tsaron kasar Rasha ta bayyana cewa, sojojin kasar ne suke iko da garin
Wani babban jami’in diblomasiyya a ma’aikatar harkokin wajen kasar Burtaniya ya yi murabus daga mukaminsa
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da