The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Iran kuma wakilinta a MDD, ya rubutawa kwamitin tsaro na MDD wasika, inda a cikinta ya maida martani kan zargin da Amurka takewa kasarsa, ya kuma kara da
Shugaban kasar Saloyi, ta bakin jakadan kasar a kwamitin tsaro na MDD ya bukaci a karawa nahiyar Afirka kujeru a kwamitin, musamman kujerun Veto. Shafinn yanar gizo na labarai ‘AfricaNews’
A cewar Parstoday, shahararren marubuci kuma dan jaridan nan dan kasar Amurka Mark Glenn ya yi magana a wata hira da kamfanin dillancin labaran Iran Mehr dangane da wannan batu
A cewar Parstoday, shahararren marubuci kuma dan jaridan nan dan kasar Amurka Mark Glenn ya
Jakadan kasar Iran kuma wakilin din din din a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana a
Gidan radiyon yahudawan sahyoniya ya yarda cewa bayan kisan gillar da aka yi wa Shahidi
Imam Khamenei ya mika godiyarsa ga 'yan wasan kasar Iran da shuwagabannin kungiyoyi da masu
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: A bisa dokokin kasa da kasa, Iran tana da
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu