The latest news and topic in this categories.
A ci gaba da kisan kare dangi da Sojojin Isra'ila ke ci gaba da yi a kan Falasdinawa a yankin zirin Gaza, tun daga ranar 7 ga Oktoba ya zuwa
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bada sanarwan gano wasu daga cikin wadanda suke daukar nauyin zanga zangar tsadar rayuwa a kasar daga kasashen waje, kuma har ta sanya su cikin jerin
Jiragen saman yakin kawancen Amurka masu yaki da abinda suka kira ta’addanci sun keta hurumin sararin samaniyar kasar Siriya har sau 14 a cikin yan kwanakin da suka gabata. Tashar
Jiragen saman yakin kawancen Amurka masu yaki da abinda suka kira ta’addanci sun keta hurumin
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya isa birnin birnin Jidda na
Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sayyid Hassan nasarallah ya bayyana cewa daukar fansar jinin
Jakadan kasar Iran a MDD ya musanta zargin cewa kasarsa tana son aiwatar da kashe-kashen
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blibnken ya yi kira ga sabon shugaban kungiyar Hamas a
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu