The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasser Kanaani ya yi kakkausar suka kan buga wani rahoton karya da tsohon wakilin hukumar kare hakkin bil'adama Javaid Rehman ya wallafa, yana mai
Likita Ba’amurke dan kasar Falasdinu Jiab Suleiman ya isa kasar Jordan a watan da ya gabata domin kula da aikin jinya na gaggawa a Gaza. Wani likitan kasusuwa haifaffen jihar
Wakilin tashar Al Mayadeen a birnin Landan ya bayar da rahoton cewa, masu zanga-zangar goyon bayan Falasdinu sun toshe hanyoyin shiga ma'aikatar harkokin wajen birnin London domin nuna adawa da
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasser Kanaani ya yi kakkausar suka kan buga wani
Likita Ba’amurke dan kasar Falasdinu Jiab Suleiman ya isa kasar Jordan a watan da ya
Wakilin tashar Al Mayadeen a birnin Landan ya bayar da rahoton cewa, masu zanga-zangar goyon
Hukumomin Majalisar Dinkin Duniya sun ce kimanin mutane 150,000 ne suka tsere daga kudancin birnin
Hukumar da take kula da ilimin sararin samaniya ta Iran ta sanar da cewa a
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da