The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasser Kanaani ya yi kakkausar suka kan buga wani rahoton karya da tsohon wakilin hukumar kare hakkin bil'adama Javaid Rehman ya wallafa, yana mai
Likita Ba’amurke dan kasar Falasdinu Jiab Suleiman ya isa kasar Jordan a watan da ya gabata domin kula da aikin jinya na gaggawa a Gaza. Wani likitan kasusuwa haifaffen jihar
Wakilin tashar Al Mayadeen a birnin Landan ya bayar da rahoton cewa, masu zanga-zangar goyon bayan Falasdinu sun toshe hanyoyin shiga ma'aikatar harkokin wajen birnin London domin nuna adawa da
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasser Kanaani ya yi kakkausar suka kan buga wani
Likita Ba’amurke dan kasar Falasdinu Jiab Suleiman ya isa kasar Jordan a watan da ya
Wakilin tashar Al Mayadeen a birnin Landan ya bayar da rahoton cewa, masu zanga-zangar goyon
Hukumomin Majalisar Dinkin Duniya sun ce kimanin mutane 150,000 ne suka tsere daga kudancin birnin
Hukumar da take kula da ilimin sararin samaniya ta Iran ta sanar da cewa a
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya gana da tawagar kwamandojin sojojin sama da na tsaron sararin samaniyar kasar Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Sabon takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran ya sabawa ka'idojin dokokin kasa da kasa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il Baqa'i
Kasashen Italiya da Spain sun ki amincewa da tilastawa Falasdinawa yin gudun hijira daga Zirin Gaza Ministan harkokin wajen kasar Italiya Antonio Tajani, a yayin wani taron manema labarai da
Tsohon ministan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya yi furuci da cewa: gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta ba da umarnin sojojinsu su kashe fursunoni yahudawa da masu tsaronsu a Gaza
Majiyoyin sojin Sudan sun sanar da cewa: Sun sake samun nasarar kwace iko da babban birnin kasar Khartoum Majiyoyin sojin Sundan sun sanar da cewa: Cikin dan gajeren lokaci sun
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya rattaba hannu a kan doka wacce ta yi allawadai da kutun kasa da kasa ta ICC saboda laifin fidda sammacin kama abokiyar Amurka firai