The latest news and topic in this categories.
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun yi ruwan makamai masu linzami a kan garin Tzuriel-Moshav da ke arewacin yankin shekara ta 1948 na kasar Falasdinu da aka mamaye. Tashar
Mataimakin jakadan kasar Iran a Sudiya ya bayyana cewa kasar Saudia tana bukatar fadada harkokin kasuwanci da kasar Iran. Kamfanin dillancin labaran IRIB-NEWS ya nakalto Mahdi Sufri mataimakin jakadan kasar
Kwamitin gasar Olympic na kasar Falasdinu ya rubuta wasika zuwa ga kwamitin wasannin Olympic na kasa da kasa tare da bukatar a kori HKI daga wasannin Olympic na kasa da
Shugaban Kasar Syria, Dr. Basshar Asad, ya bayyana cewa, yin gwgawarmaya da fuskantar abokan gaba
Babban jami’in diplomasiyyar Iran Ali Bakiri Kani, wanda ya gana ta wayar tarho da Muhammad
Asusun Kananan yara na MDD “ Unicef” ya sanar da cewa adadin kananan yaran Falasdinawa
Mahukunta a jihar ta Benue sun ambaci cewa harin da aka kai ya yi sanadin
‘Yan gwgawarmaya a Falasdinu sun yi taho mu gama da sojojin mamayar HKI da suke
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta