The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Rasha a Tehran ya bayyana cewa kasashen yamma ba a shirye suke su bude tattaunawa ta gaskiya da kasar Iran a kan shirinta na makamashin nukliya ba. Tashar
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan yin luguden wuta da makamai masu linzami kan taron sojojin HKI a sansaninsu da ke ‘Mitaat’,a arewacin kasar Falasdinu da suka
Kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta sanar da cewa: Falasdinawa 6,400 ne suka bace a Gaza tun daga farkon fara kai hare-hare kjan yankin Kungiyar ba da agaji
Kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta sanar da cewa: Falasdinawa 6,400 ne suka
Sojojin Yemen sun kai hari kan wani jirgin ruwa a tekun Bahar Maliya da mashigar
Kungiyar Hamas ta bayyana cewa: Muggan laifukan da sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suka aikata
Jami'an tsaron Rasha sun kama wani dan leken asiri da ya shirya kashe manyan shugabannin
Mutane 22 ne suka mutu, yawancinsu dalibai, bayan da wani gini ya rufta a Tarayyar
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta