The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce ya kamata kungiyar hadin kan tattalin arziki ta D-8 ta inganta kyakkyawar mu'amala a tsakanin bangarori masu
Shugaban kungiyar Ansar Allah ta Yaman, Sayyed Abdul-Malik al-Houthi, ya ce Amurka na neman dora ikonta a kan musulmi, inda ta dora kanta a matsayin kwamandan rundunar da ke tsara
Hukumomi a Saudiyya sun ce alhazai sama da 1,300 ne suka mutu lokacin Hajjin bana wanda aka gudanar a yanayi na tsananin zafi, kuma yawancin waɗanda suka mutu ba su
Ministan harkokin wajen kasar Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce ya kamata
Shugaban kungiyar Ansar Allah ta Yaman, Sayyed Abdul-Malik al-Houthi, ya ce Amurka na neman dora
Hukumomi a Saudiyya sun ce alhazai sama da 1,300 ne suka mutu lokacin Hajjin bana
Isra'ila ta kwashe kwana 262 tana kai hare-hare a Gaza inda ta kashe Falasɗinawa aƙalla
Jaridar “Ra’ayul-Yau” ta dauki wani labari dake cewa; A yau Litinin kungiyar da take fada
Kwanaki 30 bayan tsagaita wutar yaki a Gaza, sojojin mamayar HKI suna cigaba da kai hare-hare a yankuna mabanbanta. Bugu da kari, sojojin na HKI suna cigaba da rushe gidajen
Rahotanni da suke fitowa daga Bukavu sun ambaci cewa ‘yan tawayen kungiyoyin M 23 da kuma AFC sun kwace iko da filin sauran jiragen sama na Kavumu wanda yake da
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Arakci ya yi kira ga kasasnen larabawa da na musulmi da su nuna cikakken goyon bayansu al’ummar Falasdinu domin dakile makircin hadin gwiwa a tsakanin
Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sheikh Na’im Kassim ya gabatar da jawabi da marecen jiya Lahadi inda ya tabo muhimman batutuwa da su ka shafi kasar ta Lebanon
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa; Tsaron ruwa bai kamata ya zama kayan aikin matsin lamba kan kasashen waje ba Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araqchi ya jaddada cewa:
Mataimakin ministan harkokin wajen Iran ya ce: Tuntubar juna tsakanin Iran da Iraki ya zama wajibi don inganta matakan tsaro tsakanin kasashen biyu Mataimakin ministan harkokin wajen Iran kan harkokin