The latest news and topic in this categories.
Kwamandan rundunar Gaza ta HKI Brigadier General Avi Rosenfeld ya yi murabus daga mukaminsa kwanan guda bayan da Benny Gantz daya daga cikin mambobi a kwamitin yani na gaza ya
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa Amurka da HKi sun rika sun yi asara a yakin da suke fafatawa a Gaza, kuma lokaci na zuwa
Ma'aikatar harkokin cikin gida ta Iran ta sanar da sunayen 'yan takara a zaben shugaban kasar mai zuwa a ranar 28 ga watan Yuni domin maye gurbin Shugaban mai rasuwa
Yau ake fara taron ministocin harkokin waje na kasashe mambobin kungiyar BRICS a kasar Rasha.
Ministan yaki na Isra'ila, Benny Gantz, ya sanar da murabus dinsa daga gwmanatin Netanyahu, saboda
Kasashen duniya na ci gaba da yin Allaha-wadai da farmakin da Isra'ila ta kai a
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na