The latest news and topic in this categories.
An fara yakin neman zaben shugaban kasa a nan kasar Iran har zuwa kwanaki biyu kafin zaben. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ya bayyana cewa a jiya Lahadi
Shugaban bangaren siyasa na kungiyar Hamas wacce take gwagwarmaya da sojojin HKI, Isma’ila Haniyya ya bayyana cewa kungiyarsa ba zata mika kai ga HKI saboda kubutar da fursinoni 4 daga
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bkiri Kani ya isa birnin Nizhny na kasar Rasha don halattar taron ministocin harkokin waje na kungiyar BRICS a yau litinin. Tashar talabijin
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bkiri Kani ya isa birnin Nizhny na kasar
Kwamandan rundunar Gaza ta HKI Brigadier General Avi Rosenfeld ya yi murabus daga mukaminsa kwanan
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa Amurka da HKi sun
Ma'aikatar harkokin cikin gida ta Iran ta sanar da sunayen 'yan takara a zaben shugaban
Amurka ta sanar da cewa ta bukaci a kada kuri'a a kwamitin sulhu na MDD,
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu