The latest news and topic in this categories.
Shugaban Hukumar kula da Makamashin Nukiliya Ta Duniya, Rafael Grossi, ya bukaci ci gaba da tattaunawa da mahukuntan Iran a matakin koli, game da batutuwan da ake takaddama akansu. Mista
Ministan harkokin wajen kasar Rasha, Sergey Lavrov, ya fara wata ziyara a wasu kasashen Afrika da suka hada da Guinea Conakry, Congo Brazaville da kuma Chadi. Kamfanin dillancin labaran Sputnik
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Yahudawan sahayoniya ba za su taba mance mummunan tasirin harin daukan fansa na Ambaliyar Al-Aqsa ba Jagoran juyin juya halin
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Yahudawan sahayoniya ba za su
An bayyana marigayi Imam Khumaini (r.a) a matsayin tushen samar da nasarorin da gwagwarmaya take
Ministan Harkokin Cikin Gidan Iran ya ce: Tunanin Imam Khumaini {r.a} ya zama abin koyi
Shugaban kasar Iran na riko ya bayyana cewa: Iran a yau tana da karfin soja
Gidan radiyon sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila ya watsa labarin cewa: Shiyar arewacin haramtacciyar kasar Isra'ila
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game