The latest news and topic in this categories.
Yan wasan motsa jiki na kasar Iran sun zama zakara a gasar wasannin motsa jiki na kasashen yammacin Asia karo na 5 wanda aka gudanar a kasar Iraki. Tashar talabijin
Ministan tsaron kasar Chaina Dong Jun wanda yake jawabi a taron tattaunawa ta ‘Shangre-La’ karo na 21 a birnin Singapore ya bayyana cewa hakurin kasar Chaina yana da iyaka, musamman
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi mai kula da ofishin jakadancin kasar Sweden da ke kasar Iran don koka masa kazafin da aka yi wa Iran a kasarsa Mataimakin
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi mai kula da ofishin jakadancin kasar Sweden da
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta Lebanon ta sanar da kakkabo jirgin sama maras matuki
Sojojin Yemen da dakarun kungiyar Ansarullah ta kasar sun sanar da sake kai hari kan
Dubban yahudawan sahayoniyya ne suka gudanar da zanga-zangar neman kulla yarjejeniyar sakin 'yan uwansu da
Ana ci gaba da gudanar da gagarumar zanga-zanga a kasashen yammacin Turai na neman kawo
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan