The latest news and topic in this categories.
Kungiyoyin kwadago a tarayyar Najeriya sun sha alwashin shiga yajin aiki sai baba ta gani saboda gabatar da korafe korafensu dangan da matsin rayuwa wadanda suka hada da karancin albashi,
Ministan harkokin wajen kasar Iran na riko Ali Bakhiri Kani ya bayyana cewa marigayi shugaba Ra’isi da kuma ministansa na harkokin waje marigayi Dr Hussain Amir ABdullahiyan sun yi kokarin
A yau Lahadi ce ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran a nan Tehran ta kira jakadan kasar Chaina a Tehran zuwa ma’aikatar harkokin wajen kasar don bayyana korafinta kan yadda kasar
Kungiyoyin kwadago a tarayyar Najeriya sun sha alwashin shiga yajin aiki sai baba ta gani
Ministan harkokin wajen kasar Iran na riko Ali Bakhiri Kani ya bayyana cewa marigayi shugaba
A yau Lahadi ce ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran a nan Tehran ta kira jakadan
Yan wasan motsa jiki na kasar Iran sun zama zakara a gasar wasannin motsa jiki
Ministan tsaron kasar Chaina Dong Jun wanda yake jawabi a taron tattaunawa ta ‘Shangre-La’ karo
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya yi watsi da barazanar HKI na kaiwa cibiyoyin makamashin nukliyar kasar don hana kasar abinda take kira makaman Nukliya. Ministan ya kara
Bayan taro na biyu tsakanin JMI da Amurka a birnin Roma na kasar Italiya a jiya Asabar an gayyaci ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Arachi don gabatar da Jawabi
Shugaban kungiyar Asa'ib Ahl-Al-Hak, kungiya mai yaki da yan ta'adda a kasar Iraki, ya bayyana cewa idan shugaban kasar Siriya mai ci Abu Muhammad Al-Jolani ya kuskura ya taka kasar
Majiyar labarai daga kasar Lebanon sun bada sanarwa kama wasu mutane wadanda suke shirin Cilla Makamai kan HKI. Jaridar Arab News ta yanar gizo ta kuma kasar Saudiya ta bayyana
Gwamnaton kasar Kongo Democradiyya ta bada sanarwan haramta jam'iyyar Josept Kabila tsohon shugaban kasar. Shafin yanar gizo na labarai, Africa News ya nakalto ma'aikatar harkokin cikin gida na kasar tana
Sojojin mamayar HKI sun fara aiwatar da wani sabon kisa ta hanyar amfani da sabon salo akan Falasdinawa. Kai kace tsawon watanni 18 da su ka dauka suna amfani da