The latest news and topic in this categories.
Mutane a kasashen duniya da dama suna kara fitowa suna goyon bayan Falasdinawa a gaza, da kuma bukatar a maida HKI saniyar ware. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran
Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana muhimmancin aure da haihuwar matasa a kasar, don haka yana da muhimmanci ga tsaro da kuma samun nasara a shirye shiryen gwamnati,
Musulmi a jiya jumma’a a kasashen Yemen da Bahrain sun fito zanga zangar nuna goyon baya ga al-ummar Falasdinu da kuma yin allawadai da HKI da kuma masu goyon bayanta.
Mutane a kasashen duniya da dama suna kara fitowa suna goyon bayan Falasdinawa a gaza,
Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana muhimmancin aure da haihuwar matasa a kasar,
Musulmi a jiya jumma’a a kasashen Yemen da Bahrain sun fito zanga zangar nuna goyon
Ministan agaji da al-amuran addini a Gaza ya bada sanarwan cewa sojojin HKI sun lalata
A dai dai lokacinda jiragen yakin HKI suke ruwan boma bomai da sama a garin
Wasu daga cikin hotunan da jami'an leken asiri na sojin Isra'ila suka amince a buga a wannan Talata, game da harin da Hizbullah ta kai a kan gidan Benjamin Netanyahu,
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa