The latest news and topic in this categories.
Ana ci gaba da gargadin rugujewar tsarin kiwon lafiya a yankin Zirin Gaza Ma'aikatar Lafiya ta Falasdinu a Gaza ta sake fitar da sabon gargadin rugujewar tsarin kiwon lafiya a
Kasar China ta bukaci a daina adawa da shigar Falasdinu cikin Majalisar Dinkin Duniya a matsayar mamba na din din din Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar China Wang Wenbin a
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullah Sayyid Aliyul Khaminaee ya ziyarci kasuwar baje kolin littafai wanda ke gudana a halin yanzu a nan birnin Tehran. Kamfanin
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Ayatullah Sayyid Aliyul Khaminaee ya ziyarci
Amurkawa da dama sun bayyana rashin amincewarsu da ci gaba da bawa HKI da kasar
Ma’aikatar lafiya ta zirin Gaza ta bada rahoton cewa sojojin HKI sun kashe jami’an jinya
Iran ta bayyana cewa yankin Asiya ta yamma ba zata taba samun zaman lafiya da
Hukuma mai kula da yara ta MDD wato UNECO ta bayyana damuwarta da yadda yara
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game