Sojojin HKI Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare A Gaza

Sojojin HKI suna ci gaba da kai hare-hare a kan Falasdinawa a arewacin zirin gaza. Kamfanin dillancin labaran Mehr na JMI ya bayyana cewa hare

Sojojin HKI suna ci gaba da kai hare-hare a kan Falasdinawa a arewacin zirin gaza. Kamfanin dillancin labaran Mehr na JMI ya bayyana cewa hare haren sojojin HKI a arewacin yankin Gaza, yana ci gaba baba kakkautawa.

Labarin ya kara da cewa duk tare da ziyarar da wata tawagar hukumar lafiya ta duniya ta kai wasu asbitoci a yankin Gaza, sojojin HKI sun ci gaba da yin kawanya ga asbitoci da dama a gaza.

A lokacinda tawagar WHO ta kai ziyarar ganin ido a kan wasu asbitocin sojojin yahudawan suna wa asbitin Indonasiya kofar rago. Haka ma asbitin Kamal Udwan da kuma  

Hisam Abu Safiyyah shugaban asbitin Kamal Udwan, sannan yace a kofar ragon da suka yi asbitin a jiya Lahadi ya zuwa lokacin bada wannan labaron falasdinawa kimani 30 suka yi shahada.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments