The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin kasar Saliyo ta bukaci jakadan kasar a Guinea ya dawo gida bayan da aka kama wasu mota ta ofishin jakadancin makamare da miyagun kwayoyi wato cocain. Shafin yanar gizo
Tsohuwar ministar harkokin wajen kasar Austria Karin Kneiss ta bayyana cewa, kasashen na turai suna aikawa da makamai da muggan kwayoyi da kudade ga ‘yan-ina da yaki a yammacin Asiya,
Gwamnatin kasar Saliyo ta bukaci jakadan kasar a Guinea ya dawo gida bayan da aka
Tsohuwar ministar harkokin wajen kasar Austria Karin Kneiss ta bayyana cewa, kasashen na turai suna
A lokacinda yake ganawa da masana masu fasaha a masana'antun makamai na kasar da kuma manya-manyan Jami'an sojojin Kasar Iran, Jagoran Juyin Juya Halin musulunci Imam Sayyid Aliyul Khaminae ya
Kungiyar yan ta'adda ta Daesh ta dauki alhakin harin da aka kai a lardin Kunduz na arewacin kasar Afganistan, wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane akalla 5 da kuma raunata wasu
Jakadan kasar Rasha a nan Tehran Alexey Dedov ya bayyana damuwarsa da yadda kasar Amurka take son ta maida kasashen Rasha da China gefe a tattaunawar shirin Nukliyar kasar Iran,
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya kara jaddadawa Sarkin Jordan Abdullahi II kan shirinsa na kwace yankin Gaza daga hannun Falasdinawa, sannan ya maida shi wurin shakatawa, da kuma kan
Kungiyar Hamas a Gaza ta godewa kasashen duniya musamman kasashen Jordan da Masar dangane da kin amincewarsu da korar Falasdinawa a Gaza. Kafin haka dai shugaban kasar Amurka Donal Trump
Iran ta yi kakkausar suka kan barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi na yin amfani da karfi a kan kasar, inda ta bayyana hakan a matsayin barazana da