The latest news and topic in this categories.
Jaridar 'The Telegraph' ta kasar Birtaniya ta bayyana cewa: Iran ta tabbatar da karfin ikonta na kutsawa mafi girman tsarin tsaron sararin samaniyyar duniya Martanin Iran kan haramtacciyar kasar Isra'ila
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Euro-Mediterranean ta buƙaci gaggata shiga tsakani don hana kisan kiyashi mafi muni a Gaza Majiyoyin kiwon lafiya sun bayyana cewa: Falasdinawa 43 suka yi
Jami’in dakarun kare juyin musulunci na Iran janar Ibrahim Jabbari ya gargadi HKI da cewa, idan har ta kawo wa Iran hari, to shakka babu Iran din za ta mayar
Majiyar kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan cewa dakarun kungiyar sun kai hare
Wani masanin harkokin siyasa ya bayyana kisan babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hasan Nasrallah a
Kungiyar Hizbullah ta yi ruwan bama-bamai kan matsugunin ‘Ma'aleya- Adumim’ da ke gabashin birnin Qudus
Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto wani jami'in gwamnatin kasar Amurka yana
Sojojin HKI a Gaza suna ci gaba da kissan kiyashin da suka saba yi kimani
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen
Sojojin Isra’ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Yemen sun tsananta kai wa junansu hare hare a wannan Asabar. Bayanai sun ce sojojin Isra'ila sun kai hare-hare a fadin kasar Lebanon
Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bukaci kasashen duniya da su matsa wa Isra'ila lamba wajen kawo karshen abin da ya kira kisan kiyashin da ta ke yi a
Ma’aikatar lafiya a Gaza ta bayyana cewa adadin falasdinawan da sukayi shahada a hare-haren Isra’ila tun fara yakin Gaza ya kai 42,500. Wannan ya hada da sama da mutane 400
Babban jami’in kula da harkokin jin kai na Tarayyar Turai ya ce tsagaita bude wuta shi ne abun da ya kamata a fifita a rikice-rikicen dake faruwa a yankin, kuma