The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa sojojin kasar Iran a shirye suke su maida martani mai tsanani a kan HKI matukar ta kuskura ta kaiwa kasar
Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya ya bayyana cewa: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana kokarin janyo Iran cikin yaki Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya Hakan Fidan ya bayyana cewa: Munanan halayen
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar
Jiragen yakin HKI suna ci gaba da kai hare hare babu kakkaunata a kan garuruwa
Kakakin sojojin HKI ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kashe sabon shugaban kungiyar Hamas
Sojojin yahudawan sahayoniyya 5 ne suka halaka kuma wasu 15 suka jikkata a wani gumurzu
Dakarun kungiyar Hizbullah wacce ta yi taho mu gama da sojojin mamayar HKI a kusa
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game