The latest news and topic in this categories.
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran sun fara kaddamar da hare-hare daukan fansa kan kisan Isma'ila Haniyya musamman kan birnin Tel Aviv fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila Gwamnatin
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta sanar da kai jerin hare-hare karkashin taken "Khaybar" kan haramtacciyar kasar Isra'ila Majiyoyin watsa labaran yahudawan sahayoniyya sun bayyana cewa: Hare-haren sun yi sanadiyyar
Majiyar kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan cewa dakarun kungiyar sun kai hare hare da makamai masu linzami sanfurin Fadi-2 kan sansanonin sojojin HKI da kuma wasu matsugunan
Majiyar gwamnatin kasar Iran a kasar Siriya ta bayyana cewa labarin kama sojojin kasar a
Shugaban majalisar gudanarwa na kungiyar Hizbbulah ta kasar Lebanon Sayyid Hashem Safiyyuddeen ya bayyana cewa
Jaridar haramtacciyar kasar Isra'ila Haaretzta watsa labarin cewa: Amurka ta gargadi haramtacciyar kasar Isra'ila game
Jaridar Damorkor ta HKI ta bayyana cewa kasar zata shiga matsalolin tattalin arziki da kudade
Mataimakin shugaban kungiyar Jihadul Islami daya daga cikin kungiyoyi masu gwagwarmaya da sojojin HKI a
A yau Juma’a ne shugaban kungiyar ta Hamas a yankin Gaza, Khalilul Hayyah, ya gabatar da jawabin alhinin shahadar Yahya Sinwar,tare da bayyana cewa ya yi shahada ne yana gabata
A cigaba da kai wa garuruwa da biranen HKI hare-hare, Hizbullah ta harba makamai masu linzami da dama a birnin Haifa wanda shi ne birni na biyu bayan Tel Aviv.
Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta sanar da kashe Yahya Sinwar a jiya bayan wata arangama da aka yi da wasu mayakan Falastinawa ‘yan gwagwarmaya a yankin Rafah wanda ta bayyana cewa
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Labanon ta sanar da fara wani sabon mataki na daukar fansa kan kasar Isra'ila, wadda ta shafe sama da shekara guda tana kai hare-hare kan
Shugaban kungiyar Ansarallaha kasar Yemen Abdul-Malik al-Houthi ya jaddada cewa, Kungiyar za ta ci gaba da kai hare-hare kan "Isra'ila" da magoya bayanta domin nuna goyon baya ga al'ummar Palasdinu
Mataimakin ministan harkokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya bayyana cewa, bangaren Rasha yana gargadin Isra'ila kan ko da wasa kada tunanin kai hari kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Da yake zantawa