The latest news and topic in this categories.
Jaridar Damorkor ta HKI ta bayyana cewa kasar zata shiga matsalolin tattalin arziki da kudade saboda yakin da ke faruwa a Gaza da kuma da tsaron hare haren da kawayen
Kungiyar Hamas ta yi Allah wadai da azabtarwar da Isra’ila take yi wa Falasdinawa da take tsare da su a gidan yarin Megiddo, tare da yin kira ga kungiyar agaji
Akalla Falasdinawa takwas ne aka kashe tare da jikkata wasu da dama a sabbin hare-haren da Isra’ila ta kai a Gaza, a cewar majiyoyin lafiya da shaidu. Wata majiyar lafiya
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas da Islamic Jihad da ke Gaza sun dauki alhakin harin
A ranar jin kai ta duniya, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin karuwar tashe-tashen hankula
Parstoday – Tsohon Fira Ministan Isra’ila Ehud Barak ya kai hari ga gwamnatin Netanyahu mai
Kungiyar Hamas ta zargi Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu da gaza cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta
Luguden wutar jiragen saman sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun yi sanadiyyar shahadar Falasdinawa tare da
Shugaban kasar Iran wanda ya tattauna ta wayar tarho da sarkin kasar Oman, ya bayyana cewa; Idan kan al’ummar musulmi a hade yake, to HKI ba ta isa ta aikata
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce karin matsin lamba kan masu goyon bayan gwamnatin sahyoniyawan na iya dakatar da ayyukanta na kidan kiyashi. A wata tattaunawa ta wayar tarho
Afirka ta Kudu ta yi Allah wadai da harin bam da Isra'ila ta kai kan kasar Labanon tare da yin kira ga kasashen duniya da kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi da takwaransa na Faransa Jean-Noel Barrot, a wata tattaunawa ta wayar tarho, sun tattauna batutuwan da suka shafi halin da ake ciki a yankin
Rundunar sojin Isra'ila ta fara dakatar da jami'anta da dama da suka ce za su daina aikin soji da yaƙi a Gaza har sai gwamnati ta amince da yarjejeniyar musayar
Kungiyar gwagwarmayar hadin kan Falasdinu ta Scotland (SPSC) ta shirya jerin tattaunawa a makon da ya gabata tare da Mandla Mandela, jikan tsohon shugaban kasar Afirka ta Kudu wanda ya