The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Dagewar da haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi kan laifukan da take aikatawa ya samo asali ne sakamakon rashin hadin kai tsakanin kasashen musulmi Shugaban
Jami’an tsaron gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na musamman sun kai farmaki a asibitin Holhol tare da yin awungaba da wani maras lafiya Rahotonni sun bayyana cewa: A cikin tsakar dare,
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi kakkausar suka kan kisan kiyashin da yahudawan sahayoniyya suka yi a garin Al-Mawasi Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan'ani ya yi
Mayakan dakarun Izzuddin Kasam rahen soje na kungiyar Hamas sun bada sanarwan halaka sojojin HKI
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun harbi wani nau'in makami mai linzami zuwa birnin Tel Aviv da
Falasdinawa fiye da 70 ne suka yi shahada a cikin kasa da sa’oi 24 ad
Daruruwan al'ummar Moroko ne suka halarci zanga-zangar a gaban hedkwatar majalisar dokokin kasar da ke
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun kashe tare da raunata sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya a lokacin da
Jiragen yakin HKI suna ci gaba da kai hare hare babu kakkaunata a kan garuruwa a kudacin kasar Lebanon. Kamfanin dillancinlabaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa a jiya
Kakakin sojojin HKI ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kashe sabon shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar a wata fafatawa da suka shiga da shi da wasu manya manyan jami'an
A jiya Alhamis ce gwamnatocin kasashen Amurka Da Burtania Suka kai hare hare masu yawa kan larduna da dama a kasar Yemen daga ciki har da birnin San'a Babban birnin
Mai bawa shugaban tarayyar Najeriya shawara a kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu ya bayyana cewa da dama daga cikin makaman da suke hannun yan ta'adda yan fashi da makami a
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da takwaransa na kasar Masar a birnin Alkahira Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi wanda yanzu haka yake kasar Masar ya
Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya bayyana cewa: Amurka cikakkiyar abokiyar tarayyar gwamnatin Isra'ila ce wajen aikata laifuka da wuce gona da iri kan Gaza Shugaban kungiyar Ansarullahi ta