Makamai Sun Yi Ta Fashewa A Wani Kamfanin Kera Makamai A Kasar Turkiyya, Mutane 12 Suka Mutu

An ji karar tashin boma-bomai a wani kamfanin kera makamai da ke birnin Balikesir a arewa maso yammacin kasar Turkiyya, kuma mutane akalla 12 ne

An ji karar tashin boma-bomai a wani kamfanin kera makamai da ke birnin Balikesir a arewa maso yammacin kasar Turkiyya, kuma mutane akalla 12 ne suka rasa rayukansu.

Fashewar ta auku da misalign karfe 08.25 a lokacin kasar. Ministan harkokin cikin gida na kasar Ali Yerlikaya ya ce hatsarin ne ya auku, kuma ba zagon kasa bane, kuma ayyukan ta’addanci ba.

Gwamnatin ta bayyana cewa an dauki matakan da suka dace don ceton ma’aikata da kuma kawo karshen gobarar da ta taso sanadiyyar Fashewar.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments