The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila