An Mika Wa Gwamantin Nijar Sako Daga Jamhuriyar Musulunci Ta Iran

Jakadan jamhuriyar Musulunci ta Iran a Jamhuriyar Nijar ne ya mikaq sakon musamman daga ministan harkokin wajen Iran, Sayyid Abas Arakci.  Jakadan na Iran a

Jakadan jamhuriyar Musulunci ta Iran a Jamhuriyar Nijar ne ya mikaq sakon musamman daga ministan harkokin wajen Iran, Sayyid Abas Arakci.

 Jakadan na Iran a jamhuriyar Nijar Ali Tiztka ne ta mika sakon ta mataimakin minsitan harkokin wajen Nijar a jiya Litinin.

Share

4 1 vote
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments