Garib Abadi: Trump Ba Ya Fahimtar Wani Harshe Sai Na Karfi

Mataimakin minstan harkokin wajen Iran Kazim Garib Abadi ya bayyana cewa; Donald Trump ba ya fahimtar wani harshe sai na karfi. Mataimakin ministan harkokin wajen na Iran ya wallafa sako a shafinsa n asada zumunta da yake cewa:  Maganganun da Trump ya yi ba suna nuni ne da karfi ba, suna nuni ne da cin […]

Kalibaf: Ba Za A Bude Mashigar Hurmuz Ba Sai Akan Yadda Iran Ta Tsara

Shugaban Majalisar shawarar musulunci ta Iran Muhammad Bakir Kalibaf ya gargadi Amurka akan ci gaba da kai wa Iran, yana mai cewa duk wani hari, zai fuskanci mayar da martani. Muhammad Kalibaf ya kuma ce har yanzu Amurka ba ta koyi darasi akan cewa duk nuna halayyar daba, da karya alkawali ba za su wuce […]

Shugabannin Arewa sun goyi bayan kafa yan sandan jihohi a Najeriya

Gwamnonin arewacin Najeriya hadi da shugabannin gargajiya sun bayyana goyan baya ga shirin samar da ƴan sandan jihohi a kasar, suna masu jaddada bukatar magance matsalolin da ke haddasa rashin tsaro tun daga tushe. Shugabannin na arewa sun ce za su ci gaba da rubanya kokarinsu na kawo karshen matsalar tsaro, ta hanyar karfafa hadin […]