The latest news and topic in this categories.
Babban sakataren MDD Antonio Guterres ya bayyana cewa mai yuwa hare haren da sojojin HKI suka kaiwa rundunar tabbatar da zaman lafiya ta Majalisar a kasar Lebanon UNIFIL ya zama laifin
Sojoji HKI sun kai hare hare kan sansanin yan gudun hijira na Falasdinawa dake kusa da Asbitin Deir Balah, wanda yayi sanadiyyar tashin gobara mai yawa wanda ya yi sanadiyyar
An fara taron kasa da kasa na masu gwagwarmaya musulmi daga kasashen duniya da dama a nan birnin Tehran. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa manufar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta dauki alhakin hari kan wani sansanonin sojin Isra'ila, wanda
Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa, hare-haren kan dakarun wanzar da zaman lafiya na
Iran ta yi Allah-wadai da takunkumin da Amurka ta kakaba mata kan bangaren mai tana
Rahotanni daga Sudan an cewa mutane sama da talatin ne suka rasa rayukansu kana wasu
A wani faifan bidiyo da dakarun kungiyar Hizbullah su ka fitar a jiya Litinin,sun nuna jirage marasa matuki da suke da su,da kuma wasu makamai, sannan su ka karkare da
Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana Fira Ministan HKI da cewa, wani Dodo ne masha-jini wanda kasashen turai da Amurka su ka samar da shi, tare da cewa; Abinda
Ba wannan ne karon farko wanda mutanen Najeriya suka fuskantar duhu a duk fadin kasar saboda lalacewar tsarin bada wutan lantarki da samar da shi ba. Jaridar Premium times ta
A sakamakon bincike na farko wanda sojojin HKI suka fitar bayan hare hare mafi muni wadanda kungiyar hizbullah ta kaiwa barikin sojoji na Binyamina da ke kudancin birnin Haifa na
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun tarwatsa gungun sojojin HKI tare da tankunan yaki samfurin mirkava a lokacinda suka shiga wasu yankuna a cikin kudancin kasar Lebanon. Tashar talabijin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa samuwar sojojin kasashen waje a kasashen yankin baya taimakawa kasashen. Shugaban ya kara da cewa Iran tana son ganin ko wace kasa