The latest news and topic in this categories.
Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa sun yi gargadi kan sakamakon da ke tattare da kaddamar da gagarumin farmakin Isra’ila kan kasar Labanon bisa la'akari da abubuwan da ke faruwa a
Gwamnatin Tarayya ta kafa wani kwamiti da zai yi nazarin halin da dukkanin madatsun ruwan Nijeriya ke ciki bayan ambaliyar ruwan da ta auku a Jihar Borno. Wannan dai na
’Yan bindiga sun harbe wani limami har lahira a masallaci sannan suka yi awon gaba da mutum ɗaya a birnin Abuja. jaridar Daily Trust ta bayar da rahoton cewa, Maharan
Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran kan harkokin shari'a da kasa da kasa Kazem Gharibabadi
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Kisan gillar shahidi Isma'il Haniyyah ba zai shige ba
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta yi kakkausar suka tare da yin Allah wadai kan hare-haren
Wasu munanan hare-hare da haramtaciyar kasar Isra'ila ta kai kan kasar Lebanon ya yi sanadiyyar
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun lashi takwabin ganin sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah