The latest news and topic in this categories.
Mujallar "Newsweek" ta Amurka ta yi magana kan fifikon kasar Sin kan Amurka a nahiyar Afirka, ta hanyar sauya salon zuba jari da tsare-tsare a wannan nahiya. Mujallar "Newsweek" ta
Tsoron mamayar na zuwa ne bayan da babban mai shigar da kara ya sake neman kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta gaggauta bayar da sammacin kama
Jam’iyyar APC mai mulki, ta amince da cewa manufofin Shugaba Bola Ahmed Tinubu sun ƙara jefa al’ummar ƙasar nan cikin ƙangin talauci. Jaridar daily Trust ta bayar da rahoton cewa,
Kyautata alaka da ke tsakanin kasashen Iran da Iraki da ci gaban da ke faruwa
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi kakkausar suka kan kisan kiyashin da yahudawan sahayoniyya
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar
Jaridar haramtacciyar kasar Isra'ila Haaretzta watsa labarin cewa: Amurka ta gargadi haramtacciyar kasar Isra'ila game
Jam'iyyar adawa ta Ennahada ta kasar Tunusiya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah