The latest news and topic in this categories.
Mujallar "Newsweek" ta Amurka ta yi magana kan fifikon kasar Sin kan Amurka a nahiyar Afirka, ta hanyar sauya salon zuba jari da tsare-tsare a wannan nahiya. Mujallar "Newsweek" ta
Tsoron mamayar na zuwa ne bayan da babban mai shigar da kara ya sake neman kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta gaggauta bayar da sammacin kama
Jam’iyyar APC mai mulki, ta amince da cewa manufofin Shugaba Bola Ahmed Tinubu sun ƙara jefa al’ummar ƙasar nan cikin ƙangin talauci. Jaridar daily Trust ta bayar da rahoton cewa,
Kyautata alaka da ke tsakanin kasashen Iran da Iraki da ci gaban da ke faruwa
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi kakkausar suka kan kisan kiyashin da yahudawan sahayoniyya
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar
Jaridar haramtacciyar kasar Isra'ila Haaretzta watsa labarin cewa: Amurka ta gargadi haramtacciyar kasar Isra'ila game
Jam'iyyar adawa ta Ennahada ta kasar Tunusiya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun
Hare-haren da jiragen yakin Amurka suka kaiwa lardin Hudaida ya karu zuwa 74. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto majiyar gwamnmatin kasar ta Yemen na fadar haka
Kasar Chaina ta musanta zargin shugaban kasar Ukraine ga kasar, dangane da tallafawa kasar Rasha da makamai. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto kakakin ma'aikatar wajen kasar
Gwamnatin kasar Amurka ta bada sanarwan cewa zata rufe wasu daga cikin ofisoshin jakadancinta har kimani 30 a kasashen duniya, amma mafi yawansu a kasashen Afirka. Shafin yanar gizo na
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Makiya suna adawa da fadada dangantakar Iran da Saudiyya Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya gana
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Iran da Saudiyya za su iya magance yawancin matsalolin yankin Gabas ta tsakiya Shugaban kasar Iran Mas'ud Pezeshkian ya jaddada cewa: Iran da Saudiyya
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Za a gudanar da zagaye na biyu na tattaunawar ba na kai tsaye ba da Amurka a birnin Roma a ranar Asabar